‘YAN MATAN FACEBOOK
Hausawa suna cewa ‘Yammata
adon gari, In ba ku ba gida, In kun
yi yawa….. .Annabi (S.A.W) ya na
cewa: “ Mata warin takalmin ‘ya’ya
Maza ne” Alqur’ani mai girma
kuma yace: “Su sutura ne gareku
(maza) kuma sutura ne gare su
(mata)”
Lalle Allah ya halitta Mata cikin son
kawa da kwalliya, kamar yadda
hakan ba haramun ba ne, matukar
ana cancada adon ne cikin iyakar
Musulunci.
Daga cikin abubuwan da suke ba
ni mamaki a wannan dandali akwai
yadda na ke ganin ‘yan mata ke
saka hotunansu tsirara don Mutane
su kalla suji dadi ba tare da sun
biya sadaki ba, abin ban mamakin
ma har da wasuu daga cikin matan
aure. Amma abin tambaya anan
shine: wai me ke jawo wannan hali
na rashin kunya da yakamata ne?.
Tsammani na, abubuwan da ke
jawo hakan:
• Wassu ba su san cewa hakan
Harmun ba ne.
• Wassu kuma tallen kai ne.
• Wassu kuma fitsara ce zalla!!
• Wassu kuma gaurin gwauranta
ne.
• Wassu kuma wasa da Nishadi ne.
• Wassu kuma ban sani ba!!
Allah madaukakin sarki a cikin
Littafinsa ya umarci Mata su rufe
jikkunansu da tufafi, ka da su
baiyyana adonsu sai ga
Mazajensu ko Muharramansu.
Kamar yadda Allah ya kira irin
wadannan shiga da sunnan fita irin
ta Jahilyyar farko. Me wannan hali
inji Allah Jahila ce!!!
In ka tambayi Maza, ko za ku iya
aurar irin wadannan matan? Sai ka
ji sun ce maka: Allah sauwaka!!
Dalilinsu wai bayan kowa ya san
komai nata!!!
Manzon Allah yace: “ Wanda ba ya
damuwa da wa zai shiga kan
Matarsa, ba zai shiga Aljanna ba”
Tirkashi!! Ina ga wadda ta ke tallata
kanta wa duniya baki daya???
Wadanda su ke ganin saboda kirar
da Allah yai musu, ba wanda zai
gani bai hadiyi yawu ba, sai muce:
Manzon Allah yace: “ Akwai wassu
‘yan Wutan da babu su a
zamanina, cikinsu akwai: “Mata ma
su shigar tsirara, ko sun sa tufafi
jikinsu a baiyyane ya ke, sun
karkace suna kokarin karkatar da
mutane, Ba za su shiga Aljanna
ba, kamshin ta ma, ba za su ji ba”
Allah ka raba mu da wannan
rashin rabo!! Ameen
Rashin Aure ya ke sa Wassu shiga
wannan sana’a, don ragewa kai
gauri da gaunin Tuzurunta ka,
Maganin wannan karbar Sunnar
Manzo ta hanyar Aure. Wanda ya
sanki ‘ya mace ba zai aure ki ba, in
kuma ya aura. Ba za ki yi kima a
idanunsa ba,har Abada. Tsalle
daya shi ke jefa mutum Rijiya.
Ya ‘Yar uwata ki rasa abin wasa da
shi, sai Mutuncinki da na ‘yayanki,
Allah ya halasta wassu wasanni,
ya kuma sanya cikekkiyar nutsuwa
cikin karatun Alqur’ani. Balle uwa
Uba wasan miji da mata, Ki
sumbace shi, a baki lada, ki fada
masa magana mai dadi ki samu
lada, Dukkan abin da zakiyiwa
mijinki na kyautatawa lada, Balle
uwa uba…
Cikin Mata akwai kamammu ko
nan cikin Facebook, adadinsu
kuma kara yawa ya ke, Wannan
yasa na rubuta wannan makala
don ‘Yar uwa kada jirgin Annabi
nuhu ya ta shi ban da ke ciki.
Annabi Mai tsira da aminci yace:
‘’WANDA YA TUBA DAGA LAIFI
KAMAR WANDA BAI TABA YIN
LEFIN NE BA”
‘Ya Allah ka tsare mana Kannanmu
da Yayan Musulmai.
AMEEEEEEEEEEEEE
EEEEEEEEEEEEEEN
Click Here to Support our work
Ameen malan Kuma Allah yasaka da alheri
Maay Allah put us the love of our prophet mohammad s.a.w. In 2 our hrt
Maay Allah put us the love of our prophet mohammad s.a.w. In 2 our hrt.
Allah yasaka da alheri.
Gaskiya wannan abu buwa da aka zayyana duk suna faruwa awannan zamani damuke ciki ,sai dai dami mukoma ga ubangiji da addu’a ya yaye mana wannan masifa , ya kuma tsare mamu imanin mu a wanna yanayi da muke ciki, shi kuma marubuci Allah ya saka mashi da alhairi ameen summa ameen
Allah ya tabbatar maka da alkhairin duniya dana lahira,Allah ya bamu ikon gyara halayenmu,ya Allah ka shiryemu baki daya.
Ameen
ameen,yar uwata
Allah ya saka wa malam da alkhairi” su kuma yan uwa mata Allah yasa suji kuma su gane’ ya kuma qara shiryar mana dasu.
Allah yabasu ikon gyarawa damu gabadaya.
Aamin,Jazaakallah khair.
Ameen ya sheihki
allah yasa mudace baki daya.
Jazzakallahu khairan Allah ya kara maka basira da fasaha da hakuri da jumriya kuma da tsayuwa akan gaskiya bi ma’ana tsayuwa akan Al-quran da kuma sunnah Annabi Muhammad [s.a.w] mu kuma Allah yaba mu ikon aiki da abinda ka ilmantar da mu Ameeeeeeeeeeeeeeeeeen.
Amin. Mun gode Allah ya saka da alheri.
Malam mun gode allah ya kara basira
Allah yasaka da alkhairi suma Allah yasa su gane kuma su daina
Yess
Allah yasaka da alheri malam kuma ya kareka daga makiya kuma malam atayamu du’ai game da halin rayuwa na yau.
A gaskiya ‘yan matan fb suna abinda bai dace ba,kamar yadda suke saka hotunansu a profile don su bayyanadda kyakkyawar surarsu ga mazajen da ba nasu ba,haka kuma suke ta rubuto kalamai masu dadin ji ga samari,kai ta’asar su ta wuce a fada dan sai kace karya ce,Allah ya shiryamu amin.
Allah yataimaki malan
Jazzalkallahu khairan Allah ya saka da alkhaire malam kuma Allah ya barmu tare
May Allah guide them to the right path
gaskiyane malan
Alhamdu lillahi! Alhamdu lillahi!! Alhamdu lillahi!!! Madallah da irinku. Allah ya biyaka/ki da kyakkyawar rahama da albarka.
Ittaqu rabbakumul lazi kalakahum min nafsin wahidan wa kalaqa minha zaujaha
Allah ya saka aw Malam da alkhairi ameeeem!!!!
Allah yasakawa mllm da alheri
Malam Allah ya kara mana san Annabi Muhammad s.a.w
Allah yakyaúta
Allah yataki malam Allah yakarama basira da hikima malam bairinsu wa a.ba masucin amanan karatu ba a wazi sai shekara shekara ko taron bidi a?
Daga muntari yahaya kabo allah ya sakawa malam da alkair amin suma amin
Ina fata wadanda aka yi dominsu sun ji. Allah ya shiryadda mu hanya madaidaiciya amin
Allah bada lada,may allah (s.a.w) cont 2 protect our malam.ameen.dafa tan za’a gyara.
Allah ya saka da alheri. AMIN
to ameen in da gaske kake!
Mallam wlh bamuda abinda xamu iya sakamaka dashi ba saidai fatan alkhairi allah ya bamu ikon gyarawa amin kuma ya dada kareka daga sharrin makiya
Assalam Assalam
Allah yakarawa malam lafiya kuma ku mata kuji tsoran allah ku dai na abinda kukeyi na rashin kunya alla yasa mudace ameen.
Ma sha Allah!
Assalamu alykum mal. Allah ya saka maka da alkhairi yasa kuma mufi karfin zukatan mu ameeeen.
Slm,mlm aganina wannan badala rashin mallakar hankaline,tsoron Allah,rashin tunawa yaushe azarailu zaizomaka,dakuma ranar Alkiyama.Allah ya karemu da ‘ya’yanmu yakuma shiryi masu yin haka.Ameeeeeeen.daga maman Walid,brigade,layin maizara bayan kasuwa
Slm ai kabiru gombe zunubin da kake da karyar da kake da sharrin da kake wa sufaye ya fi laifi akan abinda yan matan suke tunda kai qazafi kake saboda yan kudi kadan da kake samu daga gurin qungiya Allah ya tsare musulmi daga sharrin rubabbun musulmai irin ka
Allah yaqara mana imani
Wannan bayani ko kuma ince matashiya da mallam yayi tana da matukar amfani ga al’ummar musulmi baki daya, musamman wadanda akayi matashiyar domin su” wato mata. Allah ya saka wa mallam da alhairi mu kuma allah ya bamu ikon gyarawa.
ameen mallam ALLAH yasa mu kara gane wa,ameen.kuma ya dora mu akan turbar sunnah ameen.
Allah,yashiryisu
Mallam Allah yasaka da alkhairi. Allah ya kara basira Allah taimake ka da muslumai gabaki daya AMEEN.
Hakika lallai ne maza bazusu lalace ba, batareda mata sun bada kansuba dun haka mata kuyi gyara akan wannan hali da kukeyi Allah, S. W. A ya shiryeku damu baki daya Ameen.
Allah Ya saka da Lkhairi kuma Yasa mu fi karkin zuciyar mu ameen.
Malam Allah ya saka da alkhairi ya kuma tsareka daga sharrin maqiyya.
Malam Allah ya saka da alkhairi ya kuma tsareka daga sharrin maqiya.
Mal Allah yasaka da alkhairi,yarubanya hasanarka,yakankare sayyi’a dinka,ya albarkaci iliminka amin.
Slm. ALLAH ya saka da alheri kuma duk wanda ya zagi mallam akan gaskiya. Allah ya sakawa mallam da Alheri amin. Slm
Allah Yasa ka da Alheri yasa wanda akai abin dominsu sunji Aminnnnnnnn!
Mallam Allah ya bada lada, ya kuma saka maka da iyalanka da gidan aljannah firdaus. Ameen.
allah yasaka wa malam da alheri amin
Allah yataimaki malam
Malam Allah ya saka da alheri. Shi yasa yanzu fade ya yi yawa, Allah ya shirye su duka.
Amin malam allah saka da alkhairi allah hadamu a jannatul firdausi gaba daya
ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI AMEEN
Asslmualaikum!Allah yasa ka ma Mal da alheri ya Kara daukaka mana shi.ina butakatar No Mal don wasu tambayoyi
Allah yasaka da alkairi amin
please read this
yau anyi mana mutuwa mai zafi aToto Allah ya jikan sa
rd this
allah yasaka ma malam da alheri amin
ALLAH YA SAKA WA MALAM KUMA YA SHIRYE MU DA YAYAN MUSULMAI BAKI DAYA. AMEEN
muna godiya Allah ya kara kare mana malam ya kara yawan ilimi ameen
Alhamdulillah Malam muna godiya a bisa kokarin fadakarwa da kullum ake mana Allah ya shiryar damu ya kare mu.
Allahu akbar inji mai kiran sallah
Allah Shi karawa Shk Lfy….
Allha saka da Alkayree ya nunamana gaskia gaskia ce yabamu ikon binta ya kuma karemu daga sharrin shedan da rudin dunia.yabamu ikon bin Qurani da sunnar manzo Allah saw
Asalamu alaikum
Jazakhallahu khair
Malamanmu na sunnah Allah ya saka maku da alkhairi kuma ya karemana ku fiye da kulawarku ameen.
allah ya sakawa mal.da alkhairi ameen
Allah ya karawa malam lapia.Yakareshi daga sharrin masu sharri yasaka maka da gidan anjanna FIRDAUSI ameeen
MALAN ALLAH YA SAKAMA DA ALKHERI
Allah KA taimaki malam
Mun gode sosai amma ni ina gani da laifin iyaye na tashin tsayawa ayiwa yaya tarbiyya me kyau
Allah yasaka da alkhairi allah yaja zamaninka da rahama qalubale ku mata ku chanja halayyaanku ko allah zaisa musamu shugabanci nagari
ALLAH YASAMA MALLAM
allah yasaka malam ya kara masa sani
Malam Allah ya bada lada. Allah ya saka da gidan Aljanna
allah yasaka da alkhairi
Malam Allah yasaka da alkhairi
Allahu akbar
Allah yasaka da alkairi
ALLAH
ya sakawa malam da alkhairi kuma ya bamu ikon yin aiki da abinda ake fadakardamu a koda yaushe
ALLAH
ya sakawa malam da alkhairi ameen
allahu kabir kabira
Don Allah ka daura
Qira’an Malam
Sa’eedu Alaramman
sheik Jafar
Allah yasa mudaCe
Allah ya sa albarka,kuma ya saka wa mallam da alkhairi, Allah kuma ya bamu ikon yi aiki dashi
kuma Allah ya shiryar damu shirin addiinin musulunci Ameeeeeeen
Allah ya sakawa mallam da alkhairi amin
Allah yasaka wa malam da akairi ameen
Allah yayi albarka muna masu nuna farim ciki da kauna Allah yabar zumunci
allah tsaremu da imaninmu sannan allah sakawa malam da alkhairi amiiin.
Ameen ya allah
Allah ya saka wa malam