Danna nan domin shiga karatu Online
المؤلف: ضياء الدين محمد بن عبد الواحد المقدسي المحقق: أبو إسحاق الحويني الأثري
·
Maudu’i: Saƙo zuwa ga Kiristocin Nigeria, ƙungiyar CAN da wasu ƴan siyasa Musulmai
·
Tambaya: Shin ya Halatta ayi magana yayin Huɗubar Juma’a? Amsa: Haramun ne ayi magana yayin Huɗubar Juma’a koda ko Umarni da kyakkyawa da hani da Mummuna ne, Wannan babu tsaɓani tsaƙanin Maluma akan Haramcin haka. An rawaito daga abi Huraira Allah ya ƙara masa yarda yace: Manzon Allh tsira da Amincin Allah su tabbata a…
·
Yana da wahala a iya cewa ga lokacin farko da aka fara Ilhadi a Duniya, amma dai an fara jin motsinsa a Indiya Ɗaruruwan shekaru kafin Haihuwar Annabi Isa lokacin da wasu suka fara yiwa Addinin Gargajiya na Indiya tawaye Sai dai ya bayyana ne a fili a lokacin Buddha ta yadda har masu wannan…
·
Allah maɗaukakin sarki yace: { وَمَن یَبۡتَغِ غَیۡرَ ٱلۡإِسۡلَـٰمِ دِینࣰا فَلَن یُقۡبَلَ مِنۡهُ وَهُوَ فِی ٱلۡـَٔاخِرَةِ مِنَ ٱلۡخَـٰسِرِینَ } [Surah Âl-`Imrân: 85] Fassara/Sharhi Duk wanda ya nemi wanin Musulunci ya zama masa Addini, to baza’a karɓa daga gareshi ba, kuma yana daga cikin masu hasara ranar lahira.
·