Danna nan domin shiga karatu Online
1 . Allah (S.W.T) yana cewa: (Tsananin azaba ya tabbata ga masu tauye ma’auni. Waɗanda idan suka auna daga wajen mutane suna cikawa fal. Idan kuwa su za su aunar da mudu ko sikeli, to sai su tauye. Yanzu waɗannan ba sa zaton cewa su lalle za a tashe su? A ranar mai girma? Ranar…
·