Hadisinmu Na Yau. Sada zumunta

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Da sunan Allah Mai rahama mai jin kai.
Daga Jubair ibn mud’am(Allah kara masa yarda) yace: yaji manzon Allah(tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi yana cewa: ‘MAI YANKE ZUMUNTA BAZAI SHIGA ALJANNAH BA’.
Bukhari da muslim suka rawaito.
Wannan yana nuna mana mahimmancin sada zumunta a addinin musulunci. Wanda a wani hadisin annabi yayi nuna da sada zumunta na kara wa mutum arziki. Sai muyi kokari wurin sada zumunta koda ko ga wanda suka yanke mana ita ne…

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories