Hadith Of The Day. On Innovation in Religion Of Allah

Danna nan domin shiga Online Islamiyya.

Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su

ﻋَﻦْ ﺃُﻡِّ ﺍﻟْﻤُﺆْﻣِﻨِﻴﻦَ ﺃُﻡِّ ﻋَﺒْﺪِ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻋَﺎﺋِﺸَﺔَ ﺭَﺿِﻲَ ﺍﻟﻠَّﻪُ
ﻋَﻨْﻬَﺎ، ﻗَﺎﻟَﺖْ : ﻗَﺎﻝَ : ﺭَﺳُﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭ
ﺳﻠﻢ ” ﻣَﻦْ ﺃَﺣْﺪَﺙَ ﻓِﻲ ﺃَﻣْﺮِﻧَﺎ ﻫَﺬَﺍ ﻣَﺎ ﻟَﻴْﺲَ ﻣِﻨْﻪُ ﻓَﻬُﻮَ
ﺭَﺩ.
English Text:
The Messenger of Allah (peace and
blessings of Allah be upon him) said,
“He who innovates something in this
matter of ours [i.e., Islam] that is not
of it will have it rejected.
Hausa Text:
Manzon Allah(Sallallahu alaihi wasallam) yace: ‘duk wanda ya kirkiri wani abu acikin wannan lamari namu(addinin musulunci) wanda wannan abun baya cikin addinin Toh an mayar masa.


Wannan Hadisi yana nuna hani game da bid’ah a addini. Yazamto ko meye zakayi a addini kana da dalilin yinsa. Allah ne ko manzonsa suka shar’anta. Wannan shine haqiqanin son annabi da kuma bin tafarkinsa.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Categories
Latest updates