Danna nan domin shiga Online Islamiyya.
Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su
Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wa barakaatuh. Ƴan uwa Musulmi mu sani yaranmu Amana ne a wuyar mu dole mu kula da Tarbiyyar su. Idan bamu kula dashi ba mu sani Allah zai kama mu akai Da yawa daga cikin iyaye su kan bar yaransu suna kallace kallace wa’inda basu dace ba musamman Cartoons. Da Hujjar cewa…
·