Danna nan domin shiga karatu Online
Zakka wajibi ne akan kowani Musulmi wanda dukiyarsa ta kai Nisabi. Yana daga cikin Rukunan Musulunci guda biyar. Duk wanda Allah ya hore masa dukiyar da takai Nisabi to dole ya cire wannnan kaso da Allah ya ɗora masa, ya baiwa wa’inda Akace a basu. Su waye ake basu Zakka? Wa’innan sune ake basu Zakka…
·
Maudu’i:Neman kubutar da Abduljabbar Nasiru Kabara da Yan Kogo sukeyi ba zai masa amfani ba. Da Wassu Ka’idodi na Usul
·
Ubbada Bin Samit ya rawaito hadisi daga Manzon Allah yace: Duk wanda ya farka da dare yace: “Lailaha illa-llah wahdahu la sharika lahu lahul mulku wa lahul hamdu wa huwa ala kulli shai’in ƙadir. Alhamdulillah, wa subhanallah, wa La’ilaha illallah wallahu akbar wala haula wa la ƙuwwata illa billah” لا إله إلا الله وحده لا…
·
Tambaya: Shin ya Halatta na miji yayi limanci wa mata su kaɗai? Amsa: da farko babu tsaɓani kan limancin na miji ga maza da mata, sai dai matan zasu tsaya a baya, nesa da maza. Domin mafi alherin sahu ga mata shine baya kamar yadda aka rawaito daga Annabi Muhammad Tsira da Amimcim Allah su…
·