Danna nan domin shiga Online Islamiyya.
Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su
Assalamu Alaikum. Ƴan’uwa masu albarka sanin kowa ne cewa gobe 26 June 2020 Gwamnatin tarayya zata buɗe portal na fara ɗaukan sabbin ma’aikatan N-power, kuma abune sananne ƴan’uwanmu Musulmai suna da sakaci game da abubuwa irin wannn, shiyasa naso na jawo hankalin mu kan wannan lamari.
·