Danna nan domin shiga karatu Online
Assalamu Alaikum. Ƴan’uwa masu albarka sanin kowa ne cewa gobe 26 June 2020 Gwamnatin tarayya zata buɗe portal na fara ɗaukan sabbin ma’aikatan N-power, kuma abune sananne ƴan’uwanmu Musulmai suna da sakaci game da abubuwa irin wannn, shiyasa naso na jawo hankalin mu kan wannan lamari.
·