Hadith of The Day. About Juma'a Prayer.

Danna nan domin shiga group na karatu Online

ﺣﺪﺛﻨﺎ ﺃﻣﻴﺔ ﺑﻦ ﺑﺴﻄﺎﻡ، ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻳﺰﻳﺪ، – ﻳﻌﻨﻲ ﺍﺑﻦ
ﺯﺭﻳﻊ – ﺣﺪﺛﻨﺎ ﺭﻭﺡ، ﻋﻦ ﺳﻬﻴﻞ، ﻋﻦ ﺃﺑﻴﻪ، ﻋﻦ
ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ، ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ
ﻗﺎﻝ ” ﻣﻦ ﺍﻏﺘﺴﻞ ﺛﻢ ﺃﺗﻰ ﺍﻟﺠﻤﻌﺔ ﻓﺼﻠﻰ ﻣﺎ ﻗﺪﺭ
ﻟﻪ ﺛﻢ ﺃﻧﺼﺖ ﺣﺘﻰ ﻳﻔﺮﻍ ﻣﻦ ﺧﻄﺒﺘﻪ ﺛﻢ ﻳﺼﻠﻲ
ﻣﻌﻪ ﻏﻔﺮ ﻟﻪ ﻣﺎ ﺑﻴﻨﻪ ﻭﺑﻴﻦ ﺍﻟﺠﻤﻌﺔ ﺍﻷﺧﺮﻯ
ﻭﻓﻀﻞ ﺛﻼﺛﺔ ﺃﻳﺎﻡ.
English Text:
Messenger Of Allah(Sallallahu Alaihi wasallam ) says:
He who took a bath and then came
for Jumu’a prayer and then prayed
what was fixed for him, then kept
silence till the Imam finished the
sermon, and then prayed along with
him, his sins between that time and
the next Friday would be forgiven,
and even of three days wore.
Hausa Text:
Manzon Allah(Sallallahu Alaihi wasallam) yace: ‘Duk wanda yayi wanka, yaje sallan juma’a ya sallaci abinda aka kaddara masa, sannan yayi shiru har imam ya kammala khudubah, sannan yayi sallah dashi, Allah yaa gafarta masa tsakanin wannan juma’a da mai zuwa, da kuma karin Kwana uku.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories