Hadith Of The Day about the appearance of Fitna

Danna nan domin shiga group na karatu Online

ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﻣﻮﺳﻰ، ﻋﻦ ﺍﻷﻋﻤﺶ، ﻋﻦ
ﺷﻘﻴﻖ، ﻗﺎﻝ ﻛﻨﺖ ﻣﻊ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺃﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﻓﻘﺎﻻ
ﻗﺎﻝ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ” ﺇﻥ ﺑﻴﻦ ﻳﺪﻯ
ﺍﻟﺴﺎﻋﺔ ﻷﻳﺎﻣﺎ ﻳﻨﺰﻝ ﻓﻴﻬﺎ ﺍﻟﺠﻬﻞ، ﻭﻳﺮﻓﻊ ﻓﻴﻬﺎ
ﺍﻟﻌﻠﻢ، ﻭﻳﻜﺜﺮ ﻓﻴﻬﺎ ﺍﻟﻬﺮﺝ، ﻭﺍﻟﻬﺮﺝ ﺍﻟﻘﺘﻞ.
English Text:
The Prophet (Sallallahu Alaihi wasallam ) said, “Near the
establishment of the Hour there will
be days during which Religious
ignorance will spread, knowledge
will be taken away (vanish) and there
will be much Al-Harj, and Al- Harj
means killing.
Hausa Text:
Manzon Allah(Sallallahu Alaihi wasallam) yace: ‘Kusa da tashin Qiyaama za’a sami wasu kwanaki, za’a saukar Da jahilci, za’a dauke ilmi, sannan Yawan kisa zai yawaita..

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Hadith Of The Day about the appearance of Fitna”
  1. MENENE GASKIYAR HALINDA SAYYADA FATIMA (AS) TA SHIGA CIKI BAYAN WAFATIN ANNABI MUHAMMADU (SAAW)

Leave a Reply

Latest updates
Categories