Hadith Of The Day. the most excellent among the Muslims

Danna nan domin shiga group na karatu Online

ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻗﺎﻝ: ﻗﻠﺖ: ﻳﺎ
ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻱ ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻴﻦ ﺃﻓﻀﻞ؟ ﻗﺎﻝ: “ﻣﻦ ﺳﻠﻢ
ﺍﻟﻤﺴﻠﻤﻮﻥ ﻣﻦ ﻟﺴﺎﻧﻪ ﻭﻳﺪﻩ (ﻣﺘﻔﻖ ﻋﻠﻴﻪ).
English:
I asked the Messenger of Allah (Sallallahu Alaihi wasallam ):
“Who is the most excellent among the
Muslims?” He said, “One from whose Muslims Are secure From the Evils Of his Tongues and hands.
Hausa Text:
Abu Musa(Radiyallahu anhu) yace: ‘yaa manzon Allah(Sallallahu Alaihi wasallam) wani musulmi ne yafi falala? Sai Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam) yace: ‘Wanda Musulmai suka Kubuta daga Harcensa da kuma hannunsa.
Source: Riyad Saliheen Hadith No. 1511.


ma’ana baya fadin mummunan magana kan ‘yan’uwansa musulmai, ko yi musu kazafi da sauransu. Sannan baya zaluntarsu da hanunsa…

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories