Karatun Attajreedussarih By Dr. Sani Umar

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Download 183|


Download 184|


Download 185|


Download 186|


Majalisi Na 180|


Majalisi Na 174|


Majalisi Na 173|


Majalisi Na 172|


Majalisi Na 71|


Majalisi Na 170|


Majalisi Na 169


Click Here To Report any Error.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

9 responses to “Karatun Attajreedussarih By Dr. Sani Umar”
  1. saadou Avatar
    saadou

    Allah ya sakamuku da Alheri ameen don Allah kusamuna karatutuka Cheik Albani

  2. Allah ya saka muku da Alkairi, amma dan Allah a danyi mana posting din previous ones

  3. […] –Tafsirin sati sati daga Dr. Sani Umar –Khuduba Daga Dr. Sani Umar –Fatawowin Rahama Daga Dr. Sani Umar –Sahihul bukhari Daga Dr. Bashir Aliyu –Umdatul Ahkam Daga Dr. Bashir Aliyu –Attajreedussarih By Dr. sani Umar […]

  4. […] Acikin wannan karatuka malam yayi dogon sharhi kan hadithin “Ammar” da annabi(sallallahu alaihi wasallam) ke nuni da cewa wata qungiyar ‘yan tawaye zasu kasheshi, sannan kuma da hadithin dake nuna cewa wanda ya kashe Ammar na wuta, malam yayi bayani na ilimi wanda baibar wata kafa ba ga masu zagin sahabban Manzon Allah ba, domin saukar da karatun baya Danna nan. […]

  5. Abbas hussaini adamu Avatar
    Abbas hussaini adamu

    Aslm! Malam munaso amana bayani kan yanda ake ruqyya amusulunci da yanda akeyi da ayoyi da addu’oin da akeyi lokacin yin. Malam don Allah ataimaka mana amana bayani. Mungode

  6. jibril habib isah Avatar

    ffatan alkairi agareku kuma sannunku da kokarin wa’axantarwa da fadakarwa allah yasa kutsinci abindakukeyi a gidan aljanna.

  7. Sabiu shafiu Avatar
    Sabiu shafiu

    Dr Allah ya saka da alkhairi Allah ya albarkachi iyalinka

  8. HARISU HABIBU Avatar
    HARISU HABIBU

    Assalamu alaikum warahmatullahi wa barakatuh.Malam fatan Allah ya saka da alkhairi sannan ya sake baku juriya da hakuri akan wannan harka ta karantarwa da ilmantar da al’ummar musulmi,sannan kuma Allah (swt) ya sakanya muku da gidan aljanna,sannan mu kuma muna fatan Allah ya amfanar damu dukkan abubuwan da muke saurara.Fatan Allah ya rayar damu bisa sunnar manzonsa annabi Muhammad S.a.w sannan ya karbin rayuwarmu cikin musulunci ya kuma tashemu tare da bayinsa na gari ranar tashin qiyamah.

  9. […] Rahama By Dr. Sani Umar Sahihul bukhari By Dr. Bashir Aliyu Umdatul Ahkam By Dr. Bashir Aliyu Attajreedussarih By Dr. sani Umar Alwabilussayyib By Dr.sani umar Karatun AlfurQan By Dr. sani Umar Hisnul Muslim By Dr. Sani […]

Leave a Reply

Latest updates
Categories