Danna nan domin shiga Online Islamiyya.
Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su
Allah maɗaukakin sarki yace: Haƙiƙa za’a jarrabe ku cikin Dukiyoyinku, Da kawunanku, sannan kuma zakuji cutar wa mai yawa daga wa’inda Allah ya basu littafi gabaninku(Yahudawa da Nasara) da Mushrikai Surat Aal Emran: 186 Cutar da Addini da maƙiya addini sukeyi abu ne wanda Allah ya bada labarin cewa zasu yi shi, amma haka bashi…
·