Danna nan domin shiga karatu Online
Abu Sa’id Allah ya ƙara Masa yarda ya rawaito Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa: من صام يومًا في سبيلِ الله، باعَدَ اللهُ وَجهَه عن النَّارِ سَبعينَ خريفًا Wanda yayi Azumin kwana ɗaya domin Allah, Allah zai nesanta fuskansa ga barin wuta tsawon Shekaru saba’in Bukhari: 2840, Muslim: 1153…
·
Assalamu Alaikum Wa Rahmatullahi Wa Barakaatuh. Bismillahir-Rahmanir-Raheem. Tambaya: Shin ya halatta ayi yanka wa Aljanu ko aci yankan? Amsa: Baya halatta musulmi yayi yanka wa aljanu ko yaci yankan da akayi wa Aljanu. Dalili: An rawaito daga Aliyu bin Abi dalib Allah ya ƙara masa yarda Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yace: Allah ya tsine wa…
·