Danna nan domin shiga Online Islamiyya.
Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su
Abu Sa’id Allah ya ƙara Masa yarda ya rawaito Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana cewa: من صام يومًا في سبيلِ الله، باعَدَ اللهُ وَجهَه عن النَّارِ سَبعينَ خريفًا Wanda yayi Azumin kwana ɗaya domin Allah, Allah zai nesanta fuskansa ga barin wuta tsawon Shekaru saba’in Bukhari: 2840, Muslim: 1153…
·
Assalamu Alaikum Wa Rahmatullahi Wa Barakaatuh. Bismillahir-Rahmanir-Raheem. Tambaya: Shin ya halatta ayi yanka wa Aljanu ko aci yankan? Amsa: Baya halatta musulmi yayi yanka wa aljanu ko yaci yankan da akayi wa Aljanu. Dalili: An rawaito daga Aliyu bin Abi dalib Allah ya ƙara masa yarda Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yace: Allah ya tsine wa…
·