Danna nan domin shiga Online Islamiyya.
Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su
قال رسول الله صلى الله عليه وسلم ” من نام وفي يده غمر ولم يغسله فأصابه شيء فلا يلومن إلا نفسه رواه أبو داود والترمذي وابن ماجه Abu Huraira Allah ya ƙara masa yarda ya rawaito hadisi daga Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yana cewa “Wanda yayi bacci a hanunsa akwai Gurbin Nama ko wani…
·