Danna nan domin shiga karatu Online
Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama yace wanda ya faɗe shi da rana yana mai Imani da shi, mai yaƙini, kuma ya mutu kafin yakai yammaci to yana daga cikin ƴan Aljannah. Haka nan wanda ya faɗe shi da dare yana mai yaƙini da shi kuma ya mutu kafin ya wayi gari toh yana daga cikin…
·