Danna nan domin shiga karatu Online
Sheikh Bin Baz Allah yayi masa Rahama yana cewa: Haƙiƙa magana dake ƙunshe da gulmar mutane kan abinda basu so a sani babban abin ƙi ne. Kuma babban zunubi ne, sabida faɗin Allah Kada sashinku su rinƙa gulmar sashi. Wajibi akanka ya bawan Allah shine ka ƙaurace wa zama da duk mai gulmar mutane. Fatawa…
·
Akwai zantukan Maluma game da hukuncin zuwa biso game da mata, Amma zantuka da sukafi ƙarfi sune zantuka biyu. Zance na farko: Makaruhi ne mace tabi gawa zuwa biso. Dalilinsu shine hadisin Ummu Aɗiyya tace:
·
Emran Bin Hussein Allah ya ƙara masa yarda ya rawaito daga Annabi Sallallahu alaihi Wasallama yana cewa: Wanda ya karanta Al-qur’ani to ya roƙi Allah dashi, domin wasu Mutane zasu zo suna karanta Al-qur’ani suna roƙon mutane dashi. Tirmidhi: 2917
·