Mu kame bakinmu ga barin gulmar mutane

·

·

Domin neman ƙarin bayani danna nan

Sheikh Bin Baz Allah yayi masa Rahama yana cewa:

Haƙiƙa magana dake ƙunshe da gulmar mutane kan abinda basu so a sani babban abin ƙi ne. Kuma babban zunubi ne, sabida faɗin Allah Kada sashinku su rinƙa gulmar sashi. Wajibi akanka ya bawan Allah shine ka ƙaurace wa zama da duk mai gulmar mutane.

Fatawa Nûr Alad-darb : 9/339

Ya wajaba ga duk Musulmi ya guje wa wannan mummunan Al’ada ta gulma, domin tana Janyo wa mutum halaka tun daga nan duniya har zuwa lahira.

Leave a Reply

Latest updates
Categories