Danna nan domin shiga karatu Online
Allah maɗaukakin sarki yace: Allah da Mala’ikunsa suna yi wa Annabi Salati, yaku Wa’inda kukayi Imani kuyi Masa Salati Surat Ahzab ayah 56
·
Allah maɗaukakin sarki yace: Lalle Sallah tana katange Mutum ga barin aikata Alfasha da Munanan ayyuka Surat Ankabut: Aya 45 Tambaya anan shine da yawa daga cikin musulmai suna yin Sallah kullun amma kuma zaka gansu suna aikata munanan laifuka, wani lokaci ma da zarar sun kammala Sallar sai kaga sun koma aikinsu mara kyau.…
·