ZUWA GAISUWAR MARAR LAFIYA BABBAR IBADA NE(Sheikh Isa Ali Pantami)

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Imam Bukhari, Shaykhul Islam da
Ibn Uthaymeen (Rahimahumul
Laah) dukkansu sun tabbatar da
cewa zuwa gai da majinyaci wajibi
ne. Amma Bn Uthaymeen (RH)
yana ganin cewa yana halatta wani
ya wakilci wani a gaisuwa ko kuma
zuwan wasu yasa wajibcin ya
sauka kan wasu “Fardhu
Kifaayah.”
Annabi (SAW) yana cewa: ku ciyar
da Mai Jin Yunwa, ku ziyarci
MARAR LAFIYA, sannan ku yanta
Fursunoninku (Bukhari).
FALALAR ZUWA GAISUWAN:
Annabi (SAW) yana cewa: Duk
wanda yaje gaisuwa ga marar
lafiya da SAFE, Mala’iku dubu
saba’in zasu masa Addu’ah har
zuwa yamma. Idan yaje da Yamma
Mala’iku dubu saba’in zasu masa
Addu’ah har gari ya Waye. Kuma
ana masa TANADIN LAMBU a
ALJANNAH. (Tirmithiy, Sahihun ne
a cikin Sahih Tirmithiy).
Annabi (SAW) ya kara da cewa:
Lalle Musulmi Idan ya ziyarci Marar
Lafiya to yana tafiya ne a cikin
inuwar Aljannah har sai ya dawo.
(Muslim).
Yaa Allah ka bamu ikon zuwa
gaisuwa ga marassa lafiya

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

5 responses to “ZUWA GAISUWAR MARAR LAFIYA BABBAR IBADA NE(Sheikh Isa Ali Pantami)”
  1. KHALIL YUSHA´U ABDULLAHI Avatar
    KHALIL YUSHA´U ABDULLAHI

    Its very very good 2 deliver GOD´s message nomatter how little its, may ALLAH bless us ALL.

  2. Marwan B. Kabir Avatar

    Ameen Ya Sheikh

  3. Abubakarlawan Avatar
    Abubakarlawan

    ALLAH YABAMU IKON ZUWA GIDA MARAR LAFIYA AMEEN

  4. Kabir ibrahim Avatar
    Kabir ibrahim

    [A decission can enfly by good right faith ] maa sha allah we kept thank god due to occuring of such sheikh like malam isah aliyu pantami

  5. […] Source: ZUWA GAISUWAR MARARLAFIYA BABBAR IBADA NE(Sheikh Isa Ali Pantami) […]

Leave a Reply

Latest updates
Categories