Amsar Tambayoyi – Sheikh Mansur Ibrahim Sokoto

Danna nan domin shiga group na karatu Online

TAMBAYOYI

1- Zakkar fidda kai (زكاة الفطر) Ya ake fidda ita, a ina ya kamata mutum ya fitar da ita
2- Hukuncin Kama wuri a cikin Masallaci
3- Menene Banbancin yin karatu da Qur’anin da yake cikin waya da kuma Qur’ani da yake a hannun mutane (mushafi)

4- Hukuncin Aske Gemu
5- Jinin Al’ada a lokacin da mata ke azumi
6- matakan da mutun zai dauka domin ya tsalkake Zuciyarshi
7- Yadda ake yin Sallar Shafa’i da Wuturi
8- Hukuncin Azumin Wanda aka Dibi Jininshi yana azumi
9- Haramcin Jan Tufafi a kasa
10- Wanda ya sha ruwa a lokacin azumi ba da gangan ba
11- Wanda ya siye wani abu daga baya ya fahimci abunnan na sata ne ya zai yi?
12- Ibadar YARA wa yake da Lada? Su ko iyayensu?

13- Hukuncin zuwa Masallaci domin yin sallah da tufafi masu hoto ko wani rubutu da ke iya jan hankalin masallata
15- Ingancin Sallar wadanda ke yin zaune a lokacin da ake yin sallah (KAMAR TAHAJJUD DA SAURANSU) sai liman ya yi Ruku’i sai su tashi a yi da su
16- Ya halasta mutun ya ci albashin da bai yi aikin da aki ba?


DOWNLOAD

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories