Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 22nd July 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Tambayoyi da Amsoshi

1. Hukuncin Karanta Bismilla a tsakiyar Suratut Tauba!

2. Macen data shafa Giya a Kanta don Gashin ta Ya qaru za ta iya yin sallah a haka?

3. Matsayin limamcin wanda bashi da karatu sosai!

4. Ya inganta wanda yake salati sau dubu ga Annabi ﷺ a rana Allah zai nuna masa gidansa a Aljanna kafin ya mutu!

5. Akwai kaffara ga wanda yayi sanadiyar mutuwar ‘yarsa da mahaifiyarsa a sakamakon hatsarin da yi yi da su a mota?

6. Mutum zai iya turawa a masa hadaya ko da bai je aikin Hajji ba?

7. Wanda ya yi ibadar bakance zai samu lada?

8. Wanda ya yi alwala lokacin da zai kwanta amma kafin ya kwanta sai alwalar ta warware- zai sake alwala?

9. Wajibi ne ga wanda ya musulunta ya yi aski!

10. Menene hukuncin Al-ƙunuti da wani yare ba larabci ba!

11. Raka’a biyu da ake yi bayan sallar isha za su iya zama raka’a biyu na Shafa’i?

12. Za a iya yin azkar ɗin bayan sallar farilla a sallar nafila!

13. Mutum zai iya ƙulla niyyar azumin nafila da safe?

14. Hukuncin wanda ya yi sallar Īdi bayan Ârafah da kwana biyu!

15. Yin layya da rago yafi tinkiya falala?

16. Ya hallata hallata mutum ya yi salati yayin addu’a a sujjada!

17. Shin Wassiya ce in uba ya yi burin wani ya auri ‘yar sa? Kuma dole a zartar da wassiyar ko tana so ko bata so?

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories