Fatawoyin Rahama By Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 7th January 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Tambayoyi da Amsoshi

  1. Menene hukuncin sanya rigar ‘ graduation’ da ake sanyawa yayin yaye ɗalibai’!
  2. Wanda  aka ɗauke shi  aikin kula da ba da magani a Asibiti (“pharmacist”) amma saboda yana da ƙwarewar yin kaciya ma yara, aka sa ya rinƙa yi ma yara kaciya da aka kawo Asibiti – ya hallata ya karɓi kuɗin da ake bayarwa na yin kaciyar?
  3. Wasu kaddarori ake fitar musu da Zakka?
  4. Menene hukuncin wanke hannu a kwano kafin da bayan cin abinci!
  5. Hukuncin zuwa kitso wajen matar boka!
  6. Hukuncin wanda ya yi parking mota wani mai babur ya zo ya buge ƙofar mota  ya je gaba ya buge wata mota ya mutu!
  7. Ya hallata mutum ya yi hoto na mussaman na mahaifiyar sa bayan rasuwarta?
  8. Mai Sallar Isha’i zai iya bin mai Sallar Tarawih da yake raka’a huɗu a haɗe?
  9. Mamu da yake bin Liman a sallar da ake bayyana karatu zai sake raka’a da ya manta karanta mata Fatiha?
  10. Wanda ya manta ya karanta Sura a inda ake karanta Fatiha kawai ko ya karanta Fatiha ba tare da sura ba a inda ake karanta su – zai yi Sujjadar Rafkanuwa?
  11. Me mutum zai ce in ya ji mai kiran sallah yana cewa ‘ assalatu khairun minannaum’!
  12. Ya inganta in aka ce’ Hayya Sallah ko Hayya Falah’ Mutum zai ce ‘ Laula Wala Ƙuwata Illa Billa’?
  13. Ya hallata mutum ya yi Sallah a gidansa in ba massalaci a kusa da inda yake!
  14. Wadda mijinta ba ya son ta rinƙa tashi tana sallar dare – ya ya za ta yi?
  15. Mutum zai iya karanta Suratul Ikhlas sau uku a raka’a ɗaya domin samun falala?
  16. Yaya matsayin mace da ta ga jinin da bai yi ja kamar yadda ta saba gani ba?
  17. Wanda ya mutu da janaba wankan gawa zai ɗauke janaban?
  18. Ya tabbata in Annabi ﷺ ya gama huɗuba yana barin Sahabbai su yi tsokaci ko tambayoyi!

DOWNLOAD

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories