Fatawoyin Rahama By Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 27th November 2022

Danna nan domin shiga group na karatu Online

TAMBAYOYI DAKE CIKI:

  1. Hukuncin waɗanda basa ishara da hannu a Tahiya sai sun zo karanta kalamar Shahada dake cikin Tahiya!
  2. Menene hukuncin masu keɓewa kansu sahun gaba!
  3. Shin ruhin wanda ya yi alwala kafin yayi bacci yana zuwa sama yayi sujjada a gaban Allah?
  4. Ya hallata likitan dabbobin ya duba alade?
  5. Adduar da mutum zai karanta in ya ziyarci maƙabarta kuma ya halarta mutum ya keɓe wata rana domin ziyara maƙabarta?
  6. Mutum zai iya kama sunan mutane (‘yan uwa da suka rasu) domin yi musu addua!
  7. Macen da ta rasu wajen haihuwa za a rama mata azumin da ake binta?
  8. Wattani nawa ake shayar da jariri ko jaririya?
  9. Mai tuƙa Babur da ya juya ba tare da ya duba mota mai zuwa ko wucewa ba, sai mota ta buge su har wanda ke bayan kan Babur ya rasu. Shin mai mota ko mai Babur wa zai yi kaffara?
  10. Matsayin fassara Al-ƙur’ani da alaƙanta su da ilimin zamani? Kuma Abdullahi Ɗan Mas’ud (ra) ya ce ko raƙuminsa ya ɓata in ya karanta Alƙur’ani ya gan gano in da raƙumi yake?
  11. Mace za ta iya yin Sallar Azahar kafin saukowa daga Sallar Jumu’a?
  12. Sahabbai suna musabaha tsakaninsu bayan kowacce sallar farilla?
  13. Shin falalar wanda yayi aikin Hajji da Umra zai riski wanda suka yi karatu bayan Sallar Asuba har zuwa fitowar rana?Kuma raka’ar biyu zai iya zama madadin Sallar Walaha!
  14. Yaya matsayin auren mace da take auren Soja aka ɗaga shi zuwa wani waje da yake mu’amala da kuɗi fiye da albashin sa!
  15. Yaya hukuncin Umrar wanda aka biya masa da kuɗin haramun!
  16. Mai mutum zai yi in yaga faɗuwar tauraro ( fallen star)!
  17. Macen da aka yiwa ta auren dole za ta iya neman saki?
  18. Shin Uwa ta na da haƙƙin riƙe ɗa ko ta yi wani aure?
Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories