Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 28th May 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

  1. Ya hallata Manomi ya nemi bashin kuɗi a wajen wani wanda ba manomi ba akan zai biya shi da wani abu da ya noma!
  2. Shin ana fitarwa Barkono zakka?
  3. Wani lokaci ne yankan aƙiƙa ya ke saraya ga wanda bai da hali yin aƙiƙa a yini na bakwai na haihuwa?
  4. Gaskiya ne Annabi Îsa (as) bai manyanta ba Allah ‎ ﷻ ya ɗauke shi zuwa gare Shi; amma Annabi Rahama ﷺ sai da ya kai shekara 40 aka aiko shi?
  5. Ya tabbata addu’a tana sauya ƙaddara?
  6. Ya tabbata in mutum yana sauraron waƙoƙi sai an wanke kunnuwansa kafin ya shiga Aljanna?
  7. Ya hallata yawaita yin addua ga ‘yanuwan mutum da suka rasu har ya zama kaman zikiri?
  8. Shawara ga wanda baya jin daɗin zama da matarsa da ba ta masa biyyaya saboda mahaifiyar sa ta ce ya haƙura ya zauna da ita a haka?
  9. Da gaske ne hadiśi ya zo da cewa ba a keɓance ranar Juma’a da azumin nafila?
  10. Shin ana ramawa wanda ya mutu da azumin Ramadana?
  11. Ya hallata mutum da yake kulawa da dukiyar mahaifinsa ya taɓa wani abu ba tare da ya nemi izinin mahaifinsa ba?
  12. Ya hallata mai kiwon kaji ta kashe magen da yake cin ‘ya’yan kajin da take kiwo?
  13. Matan da ba sa azumi da sallah sai an aurar da su saboda rashin karatu – shin yaya za su iya rama ibadun da suka yi sakacin aiwatarwa?
  14. Akwai banbancin lada tsakanin wanda ya yi Sallah da babbar riga da wanda yayi da jamfa kadai?
  15. Hukuncin wanda ya manta wanke ƙafa a wankan Janaba!
  16. Menene hukuncin wanda ya fara karanta aya sai ya ƙarasa da wata aya saboda mantuwa!
  17. Menene hukuncin ƙara karanta Suratul Ikhlas a raka’ar ƙarshe ta sallar Asuba?
  18. Hukuncin wanda ya bi Liman sallah alhali an ta da sallar minti ɗaya kafin shigar lokaci!
  19. Ya hallata wanda aka ba shi sautu ya riƙe duk wani sauki da aka samu na abin da yaje siya?
  20. Mace za ta iya yiwa wanda ba Muharramin ta ba Sallama?
  21. Wanda yake tsakiyar karatun Al-ƙur’ani sai aka yi masa sallama ko aka fara kiran sallah ko aka ambaci suna Annabi ﷺ – yaya zai yi?
  22. In Mamu ya riga Liman karanta tahiya zai iya sauke ɗan yatsan sa!
  23. Mutum zai iya yin Azumin Arafah ko da ana bin sa Ramuwar azumin Ramadan?

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories