Fatawoyin Rahama by Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 17th September 2022

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Siffofin Shugaba Nagari

Tambayoyi da Amsoshi

  1. Akwai hadisi dake nuna in talaka ya kwana da yunwa alhakin yana kan Shugabansa?
  2. Mutum zai iya Bakance akan duk lokacin da ya yiwa Allah wani laifi to zai yi wani aikin alheri ?
  3. Idan aka ciyar da mata da yara da haram su ma adduar su bata karɓuwa?
  4. Wanda ya yi bashi domin ya yi noma- bashin zai fara biya ko Zakkar amfanin gona?
  5. Wanda gini ya fado akansa ya yi Shahada?
  6. Shin Uzairu da Yahudawa ke riya cewa ɗan Allah ne Annabi ne?
  7. Ya ya hukuncin mai satar shiga Gidan Kallon Bal?
  8. Su waye a dangi ya wajaba mutum ya ziyarce su?
  9. Ya hallata Mahaifiyar da aka bar mata gadon marayun ‘ya’yanta ta yi amfani da shi wajen abin da yake maslaha ne gare su?

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories