Fatawoyin Rahama By Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 1st January 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Lahadi 9/6/1444 – 1/1/2023

Tambayoyi da Amsoshi tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON

  1. Menene ingancin cewa ba a yin Sallar nafila bayan Sallar Ƙasaru?
  2. Hukuncin karɓar ‘overtime’ ba tare da yin aiki da ake biyar wannan ‘overtime saboda da ya yi aikin overtime a zamanin baya amma ba a yi shi ba!
  3. Iyaye za su taimaka wa ‘yar su a gidan aure ko da mijinta yana ƙin haka?
  4. Wanda ya yi Bakancen zai yi azumin kwana uku a kowanni wata in sun fado a ranar Litinin da Alhamis , in azumin kwana uku ba su fado a ranar Litinin ko Alhamis yaya zai yi?
  5. Wanda ya yi bakancen zai yi Azumin Annabi Dawuda (AS) zai iya hutu na wani lokaci? Ko kuma in ya yi tafiya?
  6. Akwai amfani mutum ya yi sammakon zuwa massalacin Jumu’a a in da ake huɗuba da yaren da ba ya fahimta?
  7. Wanda ya yi salla a gida zai iya samun ladan jam’i in zuwa massalaci yana wahalar da shi saboda nisa?
  8. Wanda ya tafi karatu zai iya ƙasaru har ya gama karatu?
  9. Hukuncin ba da kwangila ga matar shugaba!
  10. Ya hallata yin sujjada akan naɗin rawani ko ɓangare na hula a lokacin sanyi ko tsananin zafi!
  11. Yaya mutum zai tsayar da yatsa ya yin Tahiya?
  12. Hukuncin cin abincin da Kirista ya dafa!
  13. In mace ta ba wani dama ya aureta sai bai samu hali ba, shin ta na da laifi in ta aure wani da ya shirya?
  14. Mutum zai iya ƙin taimakawa Mahaifinsa da ba ya kyautata wa Mahaifiyarsa?
  15. Hukuncin wanda ya siyya wa abokinsa giya ba da sani ba!
  16. Ya inganta Allah yana biya wa wasu musulmi bashi ranar Alƙiyama?
  17. Ƙarin haske akan hadisin kowanne abin Haihuwa ana haifar sa ne akan fiɗira
  18. Shin wanda yake gadi a wata ma’aikata wasu suke zuwa suna rashin gaskiya zai iya karɓar kuɗi da ake ba shi in an zo ɗaukan kaya?
  19. Mutum zai iya zuwa Sallah Massalaci da ke nesa da in da yake saboda massalacin da ke kusa suna karanta Alƙunut duk sallar Asuba!
  20. Mutum zai iya Siyan Alƙur’ani ya bayar sadaƙa jariya ga mahaifiyar sa?
  21. Ya ya mutun zai cigaba da biyyaya ga Mahaifiyarsa da ta rasu alhali bai kyautata mata a lokacin da ta ke raye ba?
  22. Wadda mahaifiyar sa ta rasu ake zargin kashe ta aka yi, zai iya bincike ya gano gaskiyar abin da ya faru?
  23. Ya hallata mutum ya koyi Al-ƙur’ani ta hanyar sauraro kadai?

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories