Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 17 February 2024

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Sai mun canza, Allah zai canza yanayin da muke ciki!

Tambayoyi da Amsoshi da ke ciki tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON

  1. Akwai zakka a filayen kadara?
  2. Hukuncin mutum da aka ɗauka aikin zaɓe ya yi amfani da kuɗin da aka tura masa alhali bai yi wannan aikin ba!
  3. Hukuncin cin kuɗin tarã da Alƙali ya yiwa wanda ya yiwa mutum ‘ƙazafi’?
  4. Wanda ya yi lam’a, ta ya ya zai gyara alwalarsa?
  5. Hukuncin wanda ya ke cewa ‘ba don lada ya ke Sallah ba sai don bin umurnin Allah’?
  6. Akwai aikin da in bawa yana yi ya mutu zai shiga aljanna ba tare da hisabi ba?
  7. Wanda ya gudu ya bar matarsa babu kulawa har tsahon wata 9 yaya matsayin aurensu?
  8. Ya hallata matafiyi ya bi limanın gari Sallar Azahar sannan ya tashi ya yi ƙasarun sallar la’asar?
  9. Mutum zai iya raka’a uku a haɗe a matsayin Shafa’i da Witr?
  10. Wanda yake nafila in liman ya shigo, yankewa zai yi ko cigaba zai yi?
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories