Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 9th September 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa : Ilimin Aƙida

Tambayoyi da Amsoshi tare da Dr. Muhammad Sani Umar R/Lemo, OON

  1. Matsayin haɗa Sallar Azahar da La’asar lokacin saukar Ruwan Sama.
  2. Ya hallata ɗalibin ilimi ya ɗauki littatafai masu tsada da wansa ya bari saboda bai har manyan yara da za su iya karanta littatafan!
  3. Mai mata huɗu zai iya shiga neman aure!
  4. Zama da yaran makwabta da ba su da tarbiyya!
  5. Bayan alƙawarin Ijara za a iya canza farashin da aka yi yarjejeniyar?
  6. Mutumin da ya shiga tsarin ‘cooperative’ a in da yake aiki, da niyyar zuwa aikin Hajji in ya samu dama in kuma ajalinsa ya zo yana son a gina masa massallaci da wannan kuɗin!
  7. Miji zai iya ƙin siyawa matarsa da take aiki sabulun wanka da kayan shafe- shafe?
  8. Mace za ta iya azumin Litinin da Alhamis ba tare da izinin mijnta ba?
  9. Yaya hukuncin wanda yaga mai azumi yana cin abinci da rana da mantuwa ba tare da ya tunadar shi ba!
  10. Hukuncin matar da mijinta ya kira ta zuwa shimfiɗarsa ta ƙi amsa masa!
  11. Hukuncin wanda ya manta ya Fatiha da Sura a raka’ar ƙarshe a sallar Azahar!
  12. Hukuncin wanda ya haddace Al-ƙur’ani ko wani ɓangarensa sannan ya manta daga baya!
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories