Fatawoyin Rahama By Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 17th December 2022

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa – Biɗar Soyayyar Allah

Tambayoyi da Amsoshi

  1. Sharaɗin da ma’aurata suka yi kafin ɗaura aure!
  2. Shin Allah yana tsinkaye da lafazi da bawa yake yi yayin yin addua?
  3. Mutum in aiki yana aiki da ba ya samun daman zuwa makaranta zai iya wadatuwa da sauraren karatu awa ɗaya kafin ya kwanta?
  4. Ya hallata mutane goma su yi adashe domin zuwa aikin Hajji?
  5. Ya hallata mutum ya rinƙa fatan ina ma Allah bai hallice shi mutum ba saboda tsoron Allah?
  6. Mutum da ya fitar da zakka sai daga baya aka bi ya shi bashin da ya ke bi, zai fitar wa wannan bashin da aka bi ya shi zakka?
  7. Dole ne mutumin da ya fitar da zakka ya fadawa wanda zai bawa kuɗin zakka ne?
  8. Shin haɗako wajen noma yana da tasiri wajen fitar da Zakkar abin da aka noma?
  9. Hukuncin kwana da fitila a kunne.
  10. Ya hallata mutane su yi jam’i bayan an kira Sallah saboda jinkirin zuwan Liman?
  11. In za a haɗa Sallah dole duka Mamu su bi Liman?
  12. Menene ingancin ‘ Salatu Tauba’?.
  13. Ya hallata mutum ya nemi su yi raba dai- dai da mutane da ya tura account numbansu don samun wani tallafi?
  14. Ya hallata shugaba ya bawa ma’aikacin da yake da himma kyauta ta mussaman daga kuɗin ma’aikata?

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories