Fatawoyin Rahama by Dr. Muhammad Sani Umar 9th October 2022

Danna nan domin shiga group na karatu Online

  1. Yaushe mutumin da bai samu daman yin aure zai yi azumi karya zafin sha’awa?
  2. Kalmar kije ma Sallame ki Saki ne?
  3. Yaya hukunci mutum ya saki matarsa saki uku da niyyar in ta sake aure ta fito ya aureta?
  4. Akwai addua da musamman ga jariri?
  5. Kwana nawa mutum zai yi kafin ya yi aure in matar mutum ta rasu mussaman in zai aure ya ko ƙanwarta!
  6. Mutum zai iya karanta Alƙur’ani ba riga a jikinsa!
  7. Menene matsayin Alwala a tsaye!
  8. Hukuncin yin jam’i biyu a massalaci mai limami ratibi!
  9. Ya hallata Musulmi ya shiga inda zai zai yi salati ma Annabi a Facebook a inda ake cin mutunci Ma’aiki ﷺ !
  10. Shin wanda yaje wajen boka sannan ya tuba Allah zai karɓi tubansa?
  11. Yaya dangi za suyi da ɗan’uwansu da ya mutu baya sallah?
  12. Wanda ya ci bashin Banki bai san akwai ruwa a ciki ba yana da laifi?
  13. Ya hallata mutane su taru ranar suna su ci abinci domin taya murna!
  14. Yaya hukuncin tsinuwar da marubuta littafin hausa da ke sayarwa a Whatsapp suke yiwa waɗanda suke karanta littatafansu ba tare da sun saya ba?
  15. Hukuncin cin Fara
  16. Shin in mutum yana yawan mafarkin mahaifiyarsa da ta mutu me hakan yake nufi?
  17. Shin gaskiya ne babu kyau matar mutum in za ta ba shi ruwa ta durkusa masa?
  18. Ya hallata idan ɗa zai yi zakka ya danka kuɗin zakkar a hannun mahaifinsa shi Mahaifin ya raba zakkar ga waɗanda suka dace?
  19. Idan aka samu tsautsayi injin niƙa ya kashe mutum- wa zai yi kaffara tsakanin mai injin da mai kula da Injin!
  20. Mai ake nufi da salatin da Allah yake yi wa bayinsa?
  21. In miji da mata suka rabu a gaban ‘yan hisba – ana kome?

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories