Fatawoyin Rahama by Dr. Muhammad Sani Umar 15th October 2022

Danna nan domin shiga group na karatu Online

  1. Ya hallata likita ya sa hannu a ƙona gawa?
  2. Hukuncin mace ta rage gashin kanta!
  3. Hukuncin Matar aure taje makarantar Islamiya!
  4. Ya ya matsayin mace da ta yi aure amma umurnin iyayenta kawai take karɓa!
  5. Wanda yayi tsarki da dutse in ya samu ruwa zai sake sa ruwa?
  6. Mutum zai iya tsarki da ruwan da ke da kumfa? Bayani akan tsarki da gusar da najasa.
  7. Shin ya tabbata a hadisi barin aikin domin gudun riya shi sama riya ne?
  8. Sahabban da aka fi riyawar hadisai daga wajensu!
  9. Ya hallata Makanike da aka ba shi kuɗi ya sayo kayan gyaran mota ya riƙe ragin da aka masa?
  10. Ya hallata Makanike da aka bashi aiki gyara mota, ya sayo duk kam abin da ake buƙata na gyra da kuɗinsa- ya ɗaura riba akan kayan da ya siyo?
  11. Ya hallata mutum da baya son ya auri ‘yar dangin su yayi ƙarya shi da wacce ake so a haɗa su za su iya haifar ɗa ko ‘ya mai ‘sickler’
  12. Shin faɗin Allah a Suratul Jinn “ Kuma lalle masallatai na Allah ne, saboda haka kada ku bauta wa wani tare da Allah” yana nufin haramun ne karatun yin Karatun boko a Massalaci?
  13. Idan Liman ya ta shi zuwa raka’a ta biyar, bai dawo ba duk da Mamu sun masa Subhannallahi! Mamu za su bi shi a haka?
  14. Idan mutum yayi saukar Al-ƙur’ani sai ya yi sadaƙa?
  15. Ya hallata a gina makaranta ga al’uma da kuɗin zakka?
  16. Babu laifi wucewa gaban mai sallar nafila?
  17. Dolene yiwa jariri aski ranar suna?
  18. Idan Miji ya ba matarsa zaɓi ” ko ta dawo gida ko ya bata dama ta saki kanta” sai ta ce ta saki kanta -ta saku?
  19. Miji zai iya biyan bashi da ake bin matarsa daga kuɗin zakka?
  20. Yaya matsayin mace da take yiwa mijinta Allah ya isa saboda ba ya iya saduwa da ita?

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories