010 Fatawowin Rahama by Dr. Sani Umar 16 February 2020

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Fatawa

Shimfiɗa: Hikimar Jarabba Mumini

Tambayoyin dake ciki:

  1. Shin za a iya cire shugaba mai yawan fushi?
  2. Matar da take cikin al’ada sai janaba ya sameta- yaushe zata yi wanka kuma wanka nawa zata yi?
  3. Sahhabai nawane Sayyidina Abubakar ya ‘yanta su?
  4. Ya hallata mace ta sa kayan maza don wasan kwaikwayo?
  5. Shin wanda yake da Al-Qur’ani sama da ɗaya -dole sai ya Karanta su duka?
  6. Jan hankali ga mata da suke aure ba su kammala shayarwa.
  7. Hukuncin mai sallar da bai sa sutura ba, da kuma mai wucewa gaban mai sallah da bai a sa sutura ba!
  8. Hukuncin suturar mamu da yake sallah bayan sallamar Liman da yake ma sa sutura!
  9. Hukuncin wanda yayi azumin kaffara amma yana wasa da Sallah
  10. Hukuncin karatun sura a bayan liman a sallar azahar ko la’asar
  11. Hukuncin sakin aure da aka furta amma ba a rubuta ba!
  12. Shin ƙissar Majnun Laila ya inganta?
  13. Shin ya tabbata maimaita takbir har sau huɗu a kiran sallah?
  14. Shin hadisin karanta surorin Falaƙi da Nasi suna da rauni?
  15. Shin in aka samu takardar sakin mace a ɗakin majinta da ya rasu- bayan kamar wata biyu da rasuwar shi- yaya za a yi?
  16. Shin wanda hanya ta biyo da shi maƙabarta zai iya musu adduar ziyarar maƙabarta?
  17. Shin mace zata iya tsarki da ruwan da ya sauya launi, kamar ruwan da aka tafasa da magarya?
  18. Shin mutum zai iya sadaka da dabba domin ladan ya kaima mamaci?
  19. Shin mamu zai karanta ” sami Allahu Liman HamidaHu” ko kawai zai karanta ” Rabbana LaKalhamdu?
  20. Shin Malami zai iya Ƙin hukunta ɗalibin da bai yi laifi ba!
  21. Yaya mutum zai biya bashin mutumin da bai san in ya ke ba!

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories