026 Fatawowin Rahama 14 June 2020 by Dr. Muhammad Sani Umar

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Fatawa

Shimfiɗa: Yawan kashe – kashe a arewacin Nijeriya

Tambayoyi dake ciki:

  1. Ƙarin bayani akan “kaffaratul Majlis”
  2. Ya hallata Banki ta ɗauki mutum aiki buɗewa mutane account akan yarjejeniyar biyan shi kaso daga kuɗin da suka buɗe account?
  3. Shin wanka da turare ko ƙoƙo yana maganin sihiri?
  4. Ƙarin bayani akan Sallar ƙasaru
  5. Hukuncin mace da ta sha azumi saboda al’ada bata san ana rama azumin da aka sha saboda al’ada ba
  6. Kaffara nawa mutum zai yi in yayi sanadiyar mutuwar mutane da yawa saboda tuƙin ganganci!
  7. Wanda ya mutu bai bar Magada ba, kuma yana bin mutane bashi, za su iya masa sadaƙa?
  8. Macen da Mijinta ba ya bata haƙƙinta na kwanciyar aure! Shin yaya zata yi?
  9. Yin Shafa’i da wutiri a cikin Massalaci yana zama a makwafin tahiyyatul-masjid?
  10. Hukuncin wanda yayi wankan Janaba bai shaƙa ruwa a Hanci ba!
  11. Hukuncin Macen da ta hana mijinta ƙaro Aure
  12. Hallacin cin naman Kaza a ƙasar da mutum bai san yadda a ke yanka kazar ba?
  13. Hukuncin neman Aure cikin nema
  14. Maganin fargabar talauci
  15. Shin mutum zai iya wankan Juma’a tun safe?
  16. Ya hallata Mutum ya sa a dinga karanta masa Al-ƙur’ani domin neman biyan buƙata?
  17. Matsayin yin suhur a Azumin nafila
  18. Matsayin Mutumin da baya zuwa Massalaci Sallah saboda nisa Amma yake jam’i da matar sa a Gida
  19. Matsayin Azumin mai farfaɗiya

Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories