Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar 02-11-2019

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Haramcin Kisan Kai (Suicide) A Sharia



Tambayoyi da suke ciki:


  1. Ladar sallar jam’i da sallar mutum shi kadai.
  2. Mutum zai iya ciyarwa a azumin kaffarar rai?
  3. Kamfani mai suna “ MashaAllah” Ana sanya sunan kamfanin a rubuce rubuce kamfanin, da katina, ledoji da sauran su? Akwai matsala ?
  4. Kashe cinnaka yana hallata?
  5. Hallacin bada mahaifi zakka?
  6. Shin nauyin ne ma ma mace da aka saketa da ciki maganin rashin lafiyan da ta sameta kwana biyar bayan ta haihu yana kan tsohon mijinta?
  7. Mijin mace da tayi masa khul’i zai iya dawo da ita bayan ta yi nadama?
  8. Wadda kwanakin al’adarta suka sauya sakamakon amfani da magani tsara iyali!
  9. Ya hallata mutum ya sayi kaya a wata gari ya zo ya sayar a garinsu duk da banbancin da ke tsakanin kwanukan awon garuruwan?
  10. Matsayin wanda yake alaqa da matar aure tare da sanin mijinta.
  11. Hukuncin gini akan maqabarta.
  12. Hukuncin wanda janaba ta same shi, ba zai iya amfani da ruwan sanyi ba kuma qasar wajen ba na taimama bace. Shin in yayi alola yayi sallah yayi?
  13. Maganar mai Izziya da ke cewa qugin ciki yana warware alola dai dai ne?
  14. Matsayin wanda yayi wasuwasi a cikin sallah!
  15. Matsayin kyauta da magada ke ba ma Alqali.
  16. Ya hallata mutum ya ci ko ya sha abinda zai sa gashin sa ya zama fari?
  17. Yaya mace zata yi in al’adarta ya zo lokacin sallah Isha’?
  18. Mai ya kamata mutane su dinga fada idan ruwa sama yayi yawa?
  19. Ya hallata Mutum ya dauki azumi da janaba a jikinshi?

Download

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Fatawowin Rahama By Dr. Sani Umar 02-11-2019”
  1. […] = window.adsbygoogle || []).push({}); Fatawowin Rahama 02-11-2019 Fatawowin Rahama 26-10-2019 Fatawowin Rahama 13-10-2019 Fatawowin Rahama 12-10-2019 […]

Leave a Reply

Latest updates
Categories