Fatawoyin Rahama By Dr. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo 22 October 2022

Domin neman ƙarin bayani danna nan

  1. Ya hallata Makaniki ya sayi kayan gyaran mota da aka kawo masa gyara da bashi, ya ƙara riba a kai da zai karɓa a wajen mai mota!
  2. Hukuncin mutane su haɗu su sauke Al-ƙur’ani!
  3. Idan mutum yayi Umra kwana nawa zai yi kafin ya sake wata Umra?
  4. Ƙarin bayani akan kyautar da ake baiwa ma’aikata !
  5. Mai sanar POS zai iya karɓar kuɗin kyauta daga Banki?
  6. Mutum zai iya kiran kansa da suna Uthman bin Affan?
  7. Ya hallata mutum yayi Ƙiyamul Layli riƙe da Waya maimakon Mushaf?
  8. Ya inganta cewa Annabi ya hana yawan taje kai ko gemu?
  9. Mutum zai iya bibiyar mai karatun Al-ƙur’ani?
  10. Ya hallata mutum yayi ƙarya yace yana son mace domin ta daina wani laifi da take yi?
  11. Hukuncin cin naman kwaɗo!
  12. Me yasa in Liman ya yi sallama yake juyowa ya fuskanci mamu?
  13. Direba da yayi hatsari da fasinja ya mutu bayan kwana hudu – zai yi azumin kaffara?
  14. Mutum mai mata uku- biyu suna zaune a wani gari, ɗayar yana tare da ita a garin da yake aiki- idan ya je garin da sauran mata suke zai raba musu kwana har da matarsa da yake zaune da ita inda yake aiki?
  15. Miji in ya siyawa amarya mota bai sayiwa uwargida ba- yayi rashin adalci?
  16. Idan mace tana idda sai jini na uku ya zo mata da wani launi na daban kuma kwana ɗaya kawai – ta kammala iddarta?
  17. Mace ta da ta zubar da ciki saboda lalura – yaya jinin bikinta zai kasance?
  18. Hukuncin mata ta kauracewa mijinta saboda tana fushi da shi!
  19. Ya ya matsayin mutum yayi amfani da takardar karatun wani domin yin jarabawar samun scholarship su biyu su raba kudin scholarship?
  20. Shin ana zakkar kuɗin da ya shekara ne ko duka kudin da yake hannu lokacin fitar da zakka?
  21. Shin ana samun ladan sadaƙa gwargwadon abin da mutum ya bayar?
  22. Mai kula da gonar kaji da ake biyansa zai iya siyawa kansa kashin kaji a farashin Kasuwa sannan ya sa riba akai!
  23. Ya hallata raba kayan da mamaci ya bari na abinci?
  24. Ya inganta in Annabi ﷺ zai fara cin abinci ya kan fara da nama ko wani kayan daɗi?
  25. Akwai nassi da yake nuna duk wanda yake wanka inda yake bawali zai kama da cutar waswasi?
  26. Akwai kaffara ga wanda yayi rantsuwa a zuciyar sa?

Download

Leave a Reply

Latest updates
Categories