Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 13th May 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Matsalar Tsaro!

Tambayoyi da ke ciki-

  1. Mutum zai iya bawa ‘yan’uwansa Zakka?
  2. Mutum zai iya ɗaukar kuɗin da Mahaifinsa ya ba shi yawa Mahaifiyarsa saboda Mahaifinsa ba ya ciyar da ita?
  3. Mutum da aka bashi bashî zai iya biya da ƙari?
  4. Ya inganta Annabi ﷺ ya hana sallah lokacin da rana take tsakiya?
  5. Akwai hadisai da suka hana karanta Alƙur’ani a sallar Janaza!
  6. Akwai abubuwan da mutum zai yi don ya dace da mutuwar shahada?
  7. Mace za ta iyaAzkar ba a ɗankwali a kanta?
  8. Hukuncin wanda baya banbanta zama a Salla!
  9. Yadda ake yin Sujjadar Tilawa- daga farko, tsakiya ko sai an zo ƙarshen aya; akwai Kabbara?
  10. Mahaifi da yake korar samarin ‘yarsa saboda tafi ƙarfin wadanda suke zuwa!
  11. Ya hallata mace ta buɗe wajen kwalliya/ gyaran gashin mata?
  12. Hukucin sayar da Bola da sauran ƙazanta a matsayin taki?

DOWNLOAD

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories