Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 11th June 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

TAMBAYOYI

  1. Akwai addu’a ga wadda in ta yi mafarki sai ya tabbata; in ta raya abu a zuciya, sai ya zama gaskiya!
  2. Menene hukuncin ciniki ta hanyar ‘bidding’ (watau mutane da yawa su taya abin sayarwa har a samu wanda ya fi tayawa da tsoka)
  3. Ya hallata a yarjejeniya akan ladan mai kiwo in Dabbar da ake kiwo ta haifi ‘ya’ya biyu ɗaya na mai kiwo ɗaya na mai dabba?
  4. Ƙarin haske akan hadisin da ya ce ‘ aljanna tana da daraja hawa ɗari….’
  5. Hukuncin Salla a bayan limamin da wandonsa yake jan ƙasa!
  6. Mutumin da yake da dabbar layya , dole ya bawa mahaifiyarsa ita ta yi layyar?
  7. Ya hallata mutum ya yi magana da bazawara da yake son ya aura kafin ta gama idda!
  8. Shin ana ƙiyasta zakka da azurfa?
  9. Ya ya matsayin wanda ya samu kuɗi ta hanyar caca?
  10. Ya hallata mutum ya yi aiki a ma’aikatar gwamnati tarayya dake kula da harkokin caca?
  11. Ya inganta Annabi ﷺ ya la’anci mata masu ziyarar maƙabarta?
  12. Hukuncin zama a raka’a ta uku a Salla mai raka’a huɗu gwargwadon zaman ‘hutu’
  13. Ya hallata Mamu su yi Sallah a Mihrabi?
  14. Hukuncin yin sujjadar tilawa a duk lokacin da mutum ya karanta ayar da ake sujjada!
  15. Wanda haƙurin sa yake girgidi ya halatta yaje Asibiti a cire a sa masa wani?
  16. Ya hallata mutum ya gujewa mahaifinsa saboda sun rabu mahaifiyarsa!
  17. Hukuncin mace ta koyar da maza ko namiji ya koyar da mata!
  18. Akwai Hadisin da ya inganta Annabi ﷺ ya koyar da Addu’ar da take jawo hasken ƙabari da sawwaƙe wa mutum haye siraɗi
  19. Hukuncin wanda ya ke sallar witri sai ya miƙe maimakon ya zauna ya yi tahiyya!
  20. Hukuncin wanda ya yi alwala ruwa bai ratsa gaɓɓan sa ba
  21. Ya hallata mutum ya je garin da kwanon awonsu ya fi na garin su girma!
  22. Ya hallata mutum ya yi gaba da wanda wansa yake gaba da shi!
  23. In mutum bai samu yin Raka’atayil fajri a massalaci, zai iya yi in ya dawo gida?
  24. Hukuncin Iƙama ga mace?
  25. Hukuncin wanda ya yi alwala sannan daga baya sai wani bawalin ya fito masa!
  26. Mutum zai iya kawar da datti da ƙasa?
  27. Shin ya inganta Annabi ﷺ ya ce mumini zai iya zina, zai iya sata amma mumini ba ya ƙarya?
  28. Menene ma’anar hadisin da yake cewa in mutum ya yi aure ya cika rabin addininsa!
  29. Matsayin Musafaha da Suruki

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories