Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 09 December 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa: Kiyaye Amanar Dukiyar Al’uma

Tambayoyi da Amsoshi –

  1. Akwai bashi tsakanin iyaye da ‘ya’ya?
  2. Miji mai mata biyu zai iya siyawa ɗaya ragon Layya, ya ƙi siyawa ɗayar saboda ɗanta yana siya mata?
  3. Hukuncin dukiyar da aka tsinta
  4. Shin rayukan mamata sukan haɗu har su yi hirar duniya?
  5. ⁠Ya hallata mata su yiwa mamaci Sallar Jana’iza?
  6. Hukuncin wanda ya ɗago daga Ruku’u ya zarce zuwa Sujjada ba tare da ya ce ‘Rabbana wa lakal hamdu’
  7. Hukuncin miji da mata su yi Sallah akan Sallaya ɗaya? Kuma zai iya fara Sallah daga baya ta zo to ta bishi?
  8. Hukuncin Limami mai tsawaita Sallar Asuba ba tare da la’akari da gajiyayyun da suke bin sa ba!
  9. Wanda yake Salatin Annabi ﷺ saboda yana da buƙata, in ya samu biyan buƙatar zai kuma samu ladan yin salatin
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories