Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 10th June 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Shimfiɗa – Kiyaye Dukiyar Musulmi

  1. Wanda aka biya shi albashi sau biyu a wata ɗaya zai mayar da albashin da aka ƙara akan albashin sa?
  2. In mutum ya rasu da niyyar zai ba ma Massalaci gudumuwa; za a cika masa burinsa?
  3. Yaya za a tantace dukiyar da miji da mata su ka yi tarraya a ciki yayin rabon gado?
  4. Karanta Fatiha ba tare da bayyana Bismillah ba yana tauye karatun Suratul Fatiha?
  5. Mace za ta iya Sallah da ƙarin gashi akanta ko ƙarin farce a yatsunta?
  6. Ya ya ake kaffarar warware rantsuwa?
  7. In mutum ya yi laifi ya tuba, Allah zai nuna masa laifi ranar Alƙiyama saboda faɗina Allah

وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُ

  1. Surorin da ake karantawa kafin kwanciya bacci!
  2. Hukuncin guɗa da mata suke yi lokacin biki!
  3. Hukuncin ilimin taurari a Musulunci?
  4. Hukuncin wanda yake sanya takalmi mai dauke da sunan Allah

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories