Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 3rd June 2023

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Tambayoyi da Amsoshin da ke ciki –

  1. Shin fitowa gashin mara ga ɗan shekara 8 yana nufin ya balagà?
  2. Mutum zai iya fitar da Zakka ko da kuɗinsa bai kai nisabi ba?
  3. Menene matsayin wanda suke salla raka’a biyu kafin kiran salla, da wasu raka’a biyu bayan an kira salla?
  4. Shin hadisin da ke cewa akwai abubuwan da Allah ya yi shiru akan su; ka da a bincika su – bai inganta ba?
  5. Hukuncin wanda yayi ta Ha’inci a Deisel din Kamfanin su, yanzu ya tuna yaya zai yi?
  6. Akwai hadisin da yake haramta lullu6e gini da labule?
    Kuma hukuncin zai shafi “wallpaper”?
  7. Mutumin da yake sallah zai iya yanke sallah ya amsa waya mai muhimmanci da in bai amsa ba zai iya shiga matsala?
  8. Yaya hukuncin inshora “insurance” rai da lafiya?

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories