Danna nan domin shiga karatu Online
Mai rubutu: Hamza Diso Naji wani mutum cikin kokarinsa na sukar bukhari da Kuma yada shi’ancin sa yana cewa: “Bukharin da kuke cewa tsarkakke ne ya Ruwaito hadisin Isma’il bn abi uwais An ruwaito hadisin nasa ne Don ya ruwaito abinda yake da alaka da khilafa wato hadisin ” ku umarci Abubakar yayiwa mutane sallah…
·
Wanda ya nemi Yardar Allah koda ko hakan zai janyo masa Fushin mutane toh Allah zai wadatar dashi ga barin mutane ya kuma kare shi daga sharrinsu. Wanda kuma ya nemi yardar mutane koda ko zai janyo fushin Allah, Allah zai barshi da mutane Kuma babu ruwanshi dashi.
·
المؤلف: أبو زيد عبد الرحمن بن محمد الأخضري عدد الصفحات: 24
·