AL-HUDA ONLINE MADRASA
Koyi Alqur’ani, Tajweed da Larabci a gida, ta hannun malamai.
DANNA NAN KA SHIGA
Tambaya: Menene Hukuncin Shan Rubutu? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Shan Rubutu ya rabu kashi biyu, akwai rubutu wanda ya ƙunshi ayoyin Alƙur’ani ko Addu’oi da aka rawaito daga Annabi Sallallahu Alaihi wasallama, to wannan babu laifi a karanta a tofa wa mutum idan yana fama da wani rashin lafiya ko…
·
AL-HUDA ONLINE MADRASA
Koyi Alqur’ani, Tajweed da Larabci a gida, ta hannun malamai.
DANNA NAN KA SHIGA