TAMBAYOYIN JARRABAWAN DA DOLE SAI MUN AMSA(Sheikh Isa Ali Pantami)

Annabi (SAW) Yace Idan mutum
ya mutu, Mala’iku biyu zasu zo
masa sannan su masa tambayoyi
Hudu a ‘Kabarinsa. Wadannan
tambayoyi sune:
1) Waye Mahaliccinka?
Amsa: ALLAH.
2) Menene addininka?
Amsa: Addini na shine Musulunci
3) Me zaka ce akan wannan da
aka aiko muku?
Amsa: Muhammad, Manzon Allah
4) Menene ilminka?
Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma nayi Imani da shi.
Annabi (SAW) Yace duk wanda ya
amsa ko ta amsa tambayoyin nan
dai dai a ‘Kabari, za a rubuta
sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”
wanda shine register ta sunayen
‘yan Aljannah. (Abu Daud, 4753;
Ahmad, 18063; Saheehul’Jamiy,
1676)
Yaa Allah ka bamu ikon amsawa
dai dai da SHIGA wannan register
Mai daraja

Click Here to Support our work

20 Comments

  1. qarinbayani shine dukwanda baiyiaikida abindaALLAHdamanzonsa(saw) sukahukuntaba bazai,iya amsatambayoyinnanaa

  2. Yan uwa a kokarta a yi liking wannan page
    like>> @[1457556744494051:]
    domin neman yaddan allah, badan komai ba se dan neman karin ilimin addinin musulunci da yada manufofinmu @
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]
    like>> @[1457556744494051:]

  3. Salam Malam wallahi innila’uheebbika fillah ina maka fatan alkhairi kuma please kasani cikin masu sanka dan Allah

Leave a Reply

%d bloggers like this: