Annabi (SAW) Yace Idan mutum
ya mutu, Mala’iku biyu zasu zo
masa sannan su masa tambayoyi
Hudu a ‘Kabarinsa. Wadannan
tambayoyi sune:
1) Waye Mahaliccinka?
Amsa: ALLAH.
2) Menene addininka?
Amsa: Addini na shine Musulunci
3) Me zaka ce akan wannan da
aka aiko muku?
Amsa: Muhammad, Manzon Allah
4) Menene ilminka?
Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma nayi Imani da shi.
Annabi (SAW) Yace duk wanda ya
amsa ko ta amsa tambayoyin nan
dai dai a ‘Kabari, za a rubuta
sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”
wanda shine register ta sunayen
‘yan Aljannah. (Abu Daud, 4753;
Ahmad, 18063; Saheehul’Jamiy,
1676)
Yaa Allah ka bamu ikon amsawa
dai dai da SHIGA wannan register
Mai daraja
Click Here to Support our work
Allah yasaka da’alkhairi
qarinbayani shine dukwanda baiyiaikida abindaALLAHdamanzonsa(saw) sukahukuntaba bazai,iya amsatambayoyinnanaa
Aminci allah yatabbata akan wanda yabi
shiriya.
Yan uwa a kokarta a yi liking wannan page
like>> @[1457556744494051:]
domin neman yaddan allah, badan komai ba se dan neman karin ilimin addinin musulunci da yada manufofinmu @
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
like>> @[1457556744494051:]
jazakumul lahuhaira
I press with Allah to half us great and understand
May protects,prevents and guides our faith 2 die in ISLAM
may almighty Allah S. W. T keep guidine towards right faith ameen.
fatan alkhairi ga malam isah fantmi,muna adu’a allah yakarawa malam imani,
Salam Malam wallahi innila’uheebbika fillah ina maka fatan alkhairi kuma please kasani cikin masu sanka dan Allah
Allah ya sakawa malam da alkhairi,
ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH…fatan alkhairi ga malam sunnah allah kara kareku d kariyarsa
Allah yasaka da alkhairi ameen
Allha yasaka da alkhari mlm
ALLAH yasa mudace ameen daga naku aliyu Haidar sgg ni gaskiya inasan inga naza daya daga cikin wadannan masuneman ilime 08141772507
jazakallah bilkhair
Enter your comment here…Allah ya sakawa malam da alsherunsa ameen Allah ya gyaramana kasar mu Nigeria
Alhamdulilah ubangiji Allah ya bamu ikon amsawa wadannan tambayoyi
Ameen
Allah Kabamu Ikon Amsawa Dai-dai, Ameen