004 Auratayya: Wa ya kamata a Aura – Sheikh Aminu Ibrahim daurawa

Danna nan domin shiga Online Islamiyya.

Ana koyar da Hada baki, da Qur’ani da sauran su

A wannan darasin malam ya tattauna akan irin matar da mutum ya kamata ya aura, bisa doran Alkur’ani da Hadisi.

1.An umarci mutum ya auri mace saboda dalilai kamar haka
i.Saboda Kyawun ta.
ii. Saboda Martabarta.
iii.Saboda dukiyarta.
iv.Saboda Addininta.
Amma sai Annabi (S.A.W) yace na umarceka da ka zabi mai addini.


Download
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Categories
Latest updates