Nasiha(1)

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Musulunci shine yazo mana Da Cikakken Hakkokin bil’adama, ya kuma Fifita jinin ‘yan’uwanmu musulmai kan duniya baki daya. Amma watsi da mukayi da tsarin musulunci sai yau kasashen yamma suka Dauka, yau musulmi ne zai kashe musulmi saboda mulki, saboda wata bukata ta duniya wanda wannan duniyan baki dayanta annabi(sallallahu alaihi wasallam) yace nafila raka’a biyu ta kafin sallan asubahi ta fita, toh don me muke fifitata kan Rayukanmu? Yau kasashen turai mutum daya in aka kashe musu sai duniya taji, amma mu a kullum kashe kanmu mukeyi, kafirai ma su kashemu, cututtuka su kashemu. Wannan bakomai ya jawo mana ba sai jahilci da bijirewa dokokin Allah. Mudawo mu gyara ayyukanmu mukoma zuwa ga Allah sai Allah ya sauraremu.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories