Fatawoyin Rahama By Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo 24 February 2024

Danna nan domin shiga group na karatu Online

  1. Hukuncin ma’aurata su kauracewa juna.
  2. Hukuncin wanda ya ce bashi da aure alhali ya na da aure lokacin cika ‘form’ ɗin neman aikin soja!
  3. Mutum yana iya cewa Allah ya kawo mu ‘shekara’ ta kawo mu.
  4. Ƙurar hayaƙi tana karya azumi?
  5. Iyaye da iyali- wa ya fi girman haƙƙin ciyarwa?
  6. Mai sana’ar POS zai iya tura kuɗi ga mai caca?
  7. Mara lafiya da ya sha azumi ya ciyar – ya yi daidai?
  8. Hukunci rufe idanu yayin addu’a!
  9. Likita zai iya zub da cikin da bai wuce wata biyu ba?
  10. Za a tambayi mamaci abinda magada suka yi da dukiyar da ya bari?
  11. Hukuncin ciniki akan ciniki!
  12. Ɗan da ya kashe mahaifinsa bisa kuskure zai ci gadonsa?
Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories