Hadisin mu na Yau. Alaka tsakanin Muminai

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Bismillahirrahmanirraheem…
Ankarbo Hadisi daga Abi musa(radiyallahu anhu) yace: manzon Allah(sallallahu alaihi wasallam) yace: ‘Mumini da dan’uwansa mumini kaman gini ne sashe na karfafa sashi….
‘yan’uwa wannan hadisi yana nuna mana matsayin alaka dake tsakanin muminai, bai dacewa ka nemi wa dan’uwanka da sharri ko kaci mutuncinsa, ko ka rusa abinda ya gina. Abinda addini ya koyar damu shine mu dankule wuri daya mu taimaki juna akan gaskiya… Allah taimakemu ya hadamu akan gaskiya.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

One response to “Hadisin mu na Yau. Alaka tsakanin Muminai”
  1. Wannan hadisin sahihi ne dan mutane hudu ne suka rawaito
    1-abu daud
    2-tirmitsi
    3-iman nisa,i 4-ibn maja
    allah yasaka da alkhairi

Leave a Reply

Latest updates
Categories