Hukuncin nema wa Wanda ba Musulmi ba gafara idan ya mutu

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Tambaya: Shin ya halatta Musulmi ya nema wa wanda ba Musulmi ba gafara idan ya mutu?

Amsa: Baya halatta Musulmi ya nema wa wanda ba Musulmi ba gafara komin kusancin su

Allah maɗaukakin sarki yace:

{ مَا كَانَ لِلنَّبِیِّ وَٱلَّذِینَ ءَامَنُوۤا۟ أَن یَسۡتَغۡفِرُوا۟ لِلۡمُشۡرِكِینَ وَلَوۡ كَانُوۤا۟ أُو۟لِی قُرۡبَىٰ مِنۢ بَعۡدِ مَا تَبَیَّنَ لَهُمۡ أَنَّهُمۡ أَصۡحَـٰبُ ٱلۡجَحِیمِ }

[Surah At-Tawbah: 113]
Bai cancanta ba ga Annabi da wa'inda sukayi Imani su nema wa Mushrikai gafara koda ko sun kasance makusanta ne, bayan ya riga ya bayyana a garesu cewa su ƴan wuta ne

Wannan Ayah ƙarara ta nuna haramcin nema wa Wanda ya mutu ba akan musulunci ba gafara. Allah ya sa mudace.


Kaima domin Tura Tambayar ka danna nan

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

Leave a Reply

Latest updates
Categories