Tambaya Hudu Masu Tsauri da sai mutum ya Amsa Ranar Tashin Qiyaama

Danna nan domin shiga group na karatu Online

Assalamu Alaikum warahmatullahi wabrkatuh,
Sahabi Mu’az bin Jabal ya rawaito hadisi daga manzon Allah(sallallahu alaihi wasallam) yace:Kafafuwar bawa bazasu gushe ba Ranar tashin qiyaama har sai an tambayeshi kan abu guda hudu,
1.Rayuwarsa baki daya, kan meye ya karar dashi.
2.Samartakansa akan me ya gudanar dashi
3.Dukiyarsa Daga ina ya samota? Sannan acikin me yayi amfani da dukiyar.
4.iliminsa me ya aikata acikinsa?
Wannan tambayoyi ba kananun tambayoyi bane, wanda ya zama wajibi ga duk musulmi ya shirya mata amsa kafin lokacinta tazo. Allah ya shiryamu ya bamu daman amsa wannan tambayoyi, Ameen.

Donate

Bada gudunmawa domin Yada Addinin Musulunci
Account Number: 4568496377
Bank: Moniepoint
Name: Islam Online Archive

4 responses to “Tambaya Hudu Masu Tsauri da sai mutum ya Amsa Ranar Tashin Qiyaama”
  1. abubakar lawal Avatar
    abubakar lawal

    ALLAH ya bamu ikon amsawa

  2. […] Source: Tambaya Hudu Masu Tsauri da sai mutum ya Amsa Ranar Tashin Qiyaama […]

  3. Alasan Isah Avatar
    Alasan Isah

    Allah Ya Jikan Malam Jafar

  4. ABUBAKAR Avatar

    Masha Allah.

Leave a Reply to Tambaya Hudu Masu Tsauri da sai mutum ya Amsa Ranar Tashin Qiyaama | ABUBAKAR NUHU KOSO BLOGCancel reply

Latest updates
Categories